Kotu ta Sanar Da Yanke Hukuncin Sharia Kan UBA Sani A masayin Gomnan Da ya lashe Zaben 2023 a garin Kaduna a Nigeria

Kaduna Trubunal



UBA SANI
UBA SANI KOTU TA TABBATAR DASHI AZAMAN GOMNAN KADUNA


Bayan Zaben Nigeria da akayi ansamu waja je da dama inda a fadin kasar wajen kai kara gaban kotu kan magudin zabe da rashin gaskiyar kuri u a nigeria hakan abin da yakama daga kan zaben shugaban nigeria har zuwa gomnoni, da kuma sauransu inda hakan ya janyo cecekuce ga duk wani dan takara da yayi nasarar kujererar sa .


Ayau dai bayan anyi shariar gwamnan kaduna ansamu amicewa daga  Kotun É—aukaka Æ™ara da ke zaman kanta a  garin babban birnin taraiya Abuja yayinda kotun da fitar da tabbacin hukuncin tabbatar wa gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani nasara a zaÉ“en gwamnan jihar na 2023.



bayan yaki da akayi na Sheria ayau dai babbar kotun dake Babbarr Birnin taraiya Abuja yadda ta fitar daga cikin hukuncin ta yanka yau Juma’a, Ita kotun babbar birnin tarayya Abuja kamar yadda ta yanke hukuncinta tayi wasi da Æ™arar da É—an takarar gwamnan jihar Kaduna na jam’iyyar PDP, Isa Ashiru ya shigar yana Æ™alubalantar nasarar gwamnan na jihar Kaduna.






Abaya baya dai kotun da take garin Kaduna ta sha fama da Saharia ar Kamar yadda ta fito tace Tun farko, kotun sauraron Æ™orafin zaÉ“e da ta zauna a Kaduna ta bayyana cewa Isa Ashiru ya gaza cika Æ™a’ida game da lokacin shigar da Æ™orafinsa na zaÉ“en gwamna, wanda hakan ya sanya ba za a iya amincewa da Æ™orafinsa ba.

Amma Sai dai an samu saÉ“ani tsakanin alÆ™alan kotun daga cikin garin kaduna , inda wasu daga cikin jama a  sukanema sake bayyana cewa yakatamat akwai buÆ™atar sake zaÉ“e a wasu Æ™ananan hukumomi, in da Ashiru ya shigar da Æ™ara a kan lokaci.

Sai dai rashin gamsuwa da hukuncin kotun ya sanya dukkanin Æ´an takarar biyu garzayawa kotu domin a tabbatar musu da nasara.


Zaben Nigeria dai ta tada kura inda daga baya aka kai karaki zuwa kotu , kuma daga karshe kotun ta isar da shairi'u zuwa baban kotun dake babban birnin taraiya abuja . Inda waja je da dama APC ce kan gaba da kuma gaskiya akan sharia ar da aka kai kara kamar yadda shari ar ta yanke bisa ga sarinta na hukunta gaskiya da kuma bin ka idojin sarin alakalai baki daya .


Previous Post Next Post